Tehran (IQNA) dan majalisar dokokin kasar Holland mai tsananin kiyayya da addinin musulunci ya sake maimata kalaman batunci a kan musulunci.
Lambar Labari: 3486258 Ranar Watsawa : 2021/08/31
Tehran (IQNA) kungiyoyi da cibiyoyi guda 47 a kasar Jamus sun sanar da cewa ba su amince da cin zarafin musulmi ba.
Lambar Labari: 3486048 Ranar Watsawa : 2021/06/25
Tehran (IQNA) Wasu daga cikin manyan malaman yahudawan Burtaniya sun fitar da bayanin da ke yin Allawadai da duk wani cin zarafi a kan musulmi da wasu yahudawan ke yi.
Lambar Labari: 3485961 Ranar Watsawa : 2021/05/29
Bangaren kasa da kasa, jami’ar Denver da ke jihar Colorado na bincike kan wani bidiyon cin zarafin dalibai musulmi a jami’ar.
Lambar Labari: 3484293 Ranar Watsawa : 2019/12/05
Bangaren kasa da kasa, sakamakon wani bincike ya nuna cewa twitter ta taimaka wajen cin zarafin ‘yan majalisa musulmi a Amurka.
Lambar Labari: 3484227 Ranar Watsawa : 2019/11/06
Cibiyar da ke kula da kare hakkokin musulmi a kasar Birtaniya, ta zargi gwamnatin kasar da yin tafiyar hawainiya wajen kula da lamarin musulmin kasar yadda ya kamata.
Lambar Labari: 3483472 Ranar Watsawa : 2019/03/19
Bangaren kasa da kasa, an gurfanar da wata mata a gaban Kuliya bisa laifin cin zarafin wasu daliban jami'a mata musulmi a garin New South Wales na kasar Australia.
Lambar Labari: 3481507 Ranar Watsawa : 2017/05/12
Bangaren kasa da kasa, babbar cibiyar musulmi a kasar Amurka ta fitar da wani rahoto da ke nuni da cewa kyamar musulmi ta karu a kasar a cikin wannan shekara.
Lambar Labari: 3481499 Ranar Watsawa : 2017/05/09
Bangaren kasa da kasa, An ci wani mutum tarar kudi har fan 335 da ke cin zarafin musulmi a kasar Birtaniya ta hanyar yin zane-zanen batunci a bangaye da nufin muzguna wa musulmi.
Lambar Labari: 3481229 Ranar Watsawa : 2017/02/14